Connect with us

Labarai

Jam’iyyar NNPP a jihar Kano ta yi watsi da taron da uwar jam’iyyar ta yi a Abuja

Published

on

Tsagin jam’iyyar NNPP a nan Kano yayi watsi da taron da jam’iyyar ta gudanar a Birnin tarayya Abuja, wanda ta bayyana shi a matsayin haramtacce.

 

Shugaban tsagin jam’iyyar, Sanata Mas’ud El- Jibril Doguwa ne ya bayyana hakan a zantawarsa da Jaridar Punch a yau Lahadi.

 

Sanata Doguwa yace taron da aka gudanar, taro ne na kungiyar Kwankwaso kawai, don haka ya sabawa ka’ida.

 

El- Jibril Doguwa ya bayyana banagaren da yake shugabanci za su cigaba zama masu bin doka da Oda.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!