Connect with us

Labarai

Janye Muƙabala: Da alƙalin da lauyan su shirya abin da za su faɗa wa Allah – Martanin Dr. R/Lemo

Published

on

Malamin nan Dr. Rabi’u Umar Rijiyar Lemo limamin masallacin Jumu’a na Imamul Bukhari da ke rijiyar Zaki ya yi martani kan hukuncin kotu na dakatar da Muƙabala.

A wani saƙo da ya wallafa ta shafin sa na Facebook ya ce, “Da alƙalin da lauyan su shirya abin da za su faɗa wa Allah”.

Da Alkalin da lauyan su shirya abin da za su fadawa Allah.

Posted by Muhammad Rabi’u Rijiyar Lemo on Friday, March 5, 2021

 

Bayyana wannan martani da ya yi ya bai wa wasu damar zuwa tare da bayyana ra’ayoyinsu a kai.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!