Connect with us

Labarai

Jirgin Sojin Najeriya ya yi mummunan hadari

Published

on

Wani jirgin sama marar matuki na rundunar sojin saman kasar nan ya fadi a dajin Zangata, da ke karamar hukumar Kontagora a Jihar Neja.

 

Rahotanni sun bayyana cewa jirgin saman na cikin wani aikin sa ido ne a yankin lokacin da lamarin ya faru, sai dai har zuwa lokacin fitar da wannan rahoto, rundunar sojin sama ba ta bayyana ainihin dalilin da ya sa jirgin ya faɗi ba.

 

Majiyoyi sun ce babu rahoton asarar rai, kuma an rufe yankin da lamarin ya faru domin gudanar da bincike kan musabbabin faduwar jirgin.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!