Malamar ajin “Open Diaries” Fatima Fu’ad Hashim ta bayyanawa Freedom Radio dalilinta na buɗe wannan makaranta a kafafen sada zumunta da kuma abin da take son cimmawa.
Fatima ta kuma bayyana labarin da ya fi taɓa ta daga labaran da ɗaliban aji ke aiko wa.
You must be logged in to post a comment Login