Connect with us

Labarai

Kaduna: Yan sanda sun musanta rahoton yin garkuwa da mutane 160 a coci-coci

Published

on

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa na garkuwa da sama da mutane 160 a wasu coci-coci da ke ƙauyen Kurmin Wali a ƙaramar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna.

 

Rundunar ta ce wasu marasa kishi ne ke yaɗa wannan labari da nufin tayar da hankalin jama’a.

 

A jiya  Litinin ne wasu daga cikin jaridun kasar nan  suka  bayar da rahoton sace mutane fiye da 100 a wuraren ibadah daban-daban na ƙauyen Kurmin Wali, inda suka ce lamarin ya faru ne a ranar Lahadi 18 ga watan Janairu.

 

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa shugaban ƙungiyar kiristocin kasar nan   CAN, reshen jihar Kaduna Reberan Joseph John ya tabbatar mata da aukuwar lamarin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!