Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Kamfanin NNPC ya ce ba shi da wani shirin gudanar da ritaya ga ma’aikatansa

Published

on

Kamfanin mai na kasa (NNPC), ya ce ba ya da wani shiri na gudanar da ritaya  ga ma’aikatan sa.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai magana da yawun kamfanin Ndu Ughamadu.

 

Sanarwar ta ce shugaban kamfanin na (NNPC) Maikanti Baru ne ya bayyana haka yayin wani taro jiya a Abuja.

 

Maikanti Baru ta cikin sanarwar dai ya bukaci ma’aikatan da su kwantar da hankulansu su ci gaba da aikinsu kamar yadda suka saba a ko da yaushe.

 

 

Ya ce ritaya da kamfanin yayi ga wasu daga cikin jami’an sa a baya-bayan nan, yana alaka ne da rashin kula da aiki

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!