Connect with us

Labarai

Kano: An dakatar da ma’aikatan shari’a 2 tare da jan kunne ga wasu

Published

on

Hukumar Kula da ma’aikatan Shari’a ta jihar Kano ta dakatar da magatakardun  Kotu biyu tare da yin jan kunne ga wasu alkalan kotunan shariar Musulunci  guda biyu.

 

Hukumar ta bayyana hakna ne ta cikin wata sanarwa da ta fitar a karshen mako.

 

Wadanda aka dakatar din sun hadar da Ibrahim Adamu da Maigida Lawal tare da tsayar da albaahinsu har na tsawon wattani 6.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!