Connect with us

Labarai

Kano: Mutane fiye da 1,000 da ake zargi da ayyukan Daba sun ajiye makamansu

Published

on

Rundunar ’yan sanda ta jihar Kano ta ce zuwa yanzu, kimanin mutane sama da dubu daya da ake zargi da faɗan daba ne suka ajiye makamansu a shalkwatar hukumar da ke Bampai.

Mai magana da yawun rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan yayin da ya ke yi wa wakilinmu Abba Isah Yakasai ƙarin haske, kan matakan da suke ci gaba da dauka na dakile miyagun laifuka.

SP Kiyawa, ya kuma yi gargadi ga matasan da ke cigaba da bidiyo da ke nuna ayyukan daba ko rike makamai a shafukan sada zamunta.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!