Connect with us

Labarai

Kano Pillars ta musanta wasu zarge-zarge da ake yaɗa wa kan ƙungiyar

Published

on

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta musanta wasu zarge-zargen da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta dangane da jagororin tawagar.

A cewar ƙungiyar wasu marasa kishin jihar Kano da harkokin wasanni su ke ɗaukar nauyin yin hakan.

Ta cikin sanarwar da sashen yaɗa labarai na kungiyar ya fitar, Kano Pillars ta yi kira ga magoya bayan tawagar da su yi watsi da irin waɗannan kalami da ta kira da karairayi.

Haka kuma ta ƙara da cewa babu ƙamshin gaskiya a cikin irin waɗannan labarai.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!