Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Kano Pillars ta nada sabon mai horas wa

Published

on

Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nada Mr. Lione Emmanuel Soccia a matsayin sabon mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars.

Shugaban kungiyar Alhaji Surajo Sha’aibu Yahaya Jambul ne ya bayyana hakan, inda ya ce gwamna Ganduje ya bada umarnin ganin cewa Kano Pillars ta cika dukkanin ka’idojin da hukumar kwallon kafa ta Afrika ta tanada a gasar cin kofin kalubale.

Mr. Emmanuel Soccia dai dan kasar Faransa ne, kuma zai jagoranci Kano Pillars a gasar cin kofin na kalubale na shekara 2020/2021.

Jami’in yadda labaran kungiyar Rilwanu Idris Malikawa, ya ce yanzu haka sabon mai horas war yana a kasar nan, yayin da za a kuma a kaddamar dashi a gobe Labara.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!