Connect with us

Labarai

Kano Pillars ta sha alwashin ɗauka ƙara kan hukuncin kwamitin NPFL

Published

on

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta ce zata dauka kara, kan hukuncin da kwamitin shirya gasar cin kofin Firimiya ta Najeriya NPFL ya dauka a kanta na rage mata maki uku da kwallaye uku kuma cin tararta naira miliyan Tara da dubu dari biyar

Kana da hukuncin haramta mata buga wasanninta na gida a filin wasa na Sani Abacha dake Kofar Mata, sakamakon yadda magoya bayanta suka tayar da tarzoma bayan tashi daga wasan mako na takwas tsakaninta da Shooting Stars.

Wannan lamari ya faru ne a ranar Lahdi da ta gabata inda suka buga wasan da aka tashi kunnen doki da ci 1-1.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!