Connect with us

Labarai

Kano: Yan sanda sun tabbatar da kama matashin da ake zargi da kashe Kakanninsa

Published

on

Rundunar yan sandan jihar Kano ta tabbadar da tsare matashin nan da ake zargi da kashe kakanninsa ta hanyar caccaka musu wuka a unguwar Kofar Dawanau da ke Kano.

 

Mai magana da yawun rundunar yan sandan SP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana hakan a wani faifan bidiyo da ya wallafa a shafinsa na Facebook a daren ranar Al’hamis.

 

SP Kiyawa, ya kuma ce, da zarar an kammala gudanar da bincike kan wanda ake zargin za su gurfanar da shi a gaban kotu domin daukar mataki na gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!