Connect with us

Labarai

Kansilolin Kano sun buƙaci mutane su tabbatar sun mallaki katin zaɓe

Published

on

Gamayyar kungiyoyin Kansilolin jihar Kano na ƙananan hukumomi 44, sun buƙaci mutane da su tabbatar da cewa, sun fito domin yin rijistar katin zaɓe saboda da shi ne kadai za su iya kawo sauyin da ake bukata a Kano da ma Najeriya baki ɗaya.

 

Shugaban ƙungiyar Bashir Shehu Achika, ne ya bukaci hakan yayin wani taron manema labarai da ƙungiyar ta gudanar.

 

Bashir Shehu Achika, ya kuma yaba wa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf kan yadda ya bai wa Kansilolidamar samar da ayyuakan more rayuwa ga al’ummar su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!