Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Karɓar rigakafin Covid-19 zai takaita yaɗuwar ta – FRI

Published

on

Gidan Rediyon Manoma na Duniya wato Farm Radio International ya shawarci al’umma da su karɓi rigakafin Covid-19 domin taƙaita yaɗuwar ta

Gidan Radiyon na yin gargaɗin ne daidai lokacin da annobar corona samfurin Omicron da IHU ke ci gaba da bazuwa a wasu ƙasashen duniya.

A cewar FRI yin rigakafin ita ce hanya ɗaya da a daƙile ci gaba da bazuwarta a ko’ina a faɗin duniya.

Sannan ta gargaɗi mutane da su guji mallakar shaidar rigakafin ta bogi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!