Connect with us

Labarai

Karancin abinci: za a samar da hukumar kula da Abinci ta kasa

Published

on

Majalisar dattijai ta zartar da wani kudiri da ke neman kafa hukumar kula da Abinci ta Kasa.

Wannan ya biyo bayan nazari da kuma amincewa da rahoton kwamitin majalisar dattawa kan Noma da raya Karkara.

Shugaban kwamitin, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce samar da hukumar zai aiwatar da manufofin hukumar kula da Abinci ta Kasa baki daya don tabbatar da samar da ingantaccen kayan masarufi a kasar nan.

Ya ce, karkashin hukumar ne za ta magance matsalolin da ake fuskanta na karancin abinci musamman lokacin da aka fada yanayi na annoba.

Sai dai kafin a zartar da kudurin, kan ‘yan majalisar ya rarrabu kan yiwuwar kafa hukumar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!