Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kaduna

Karin dalibai 10 na makarantar Bathel Baptist sun shaki iskar ‘yanci bayan sace su

Published

on

Karin wasu dalibai 10 da aka sace na makaranatr Bethel Baptist, ta karamar hukumar Chikun a jihar Kaduna, sun shaki iskar ‘yanci.

Shugaban kungiyar Kiristoci ta kasa reshen jihar Kaduna, Rabaran John Hayab, ne ya tabbatar da sakin daliban ga manema labarai ranar Lahadi a Kaduna, inda yace ya zuwa yanzu adadin daliban da aka sako ya kai 110.

A ranar 5 ga watan Yulin da ya gabata ne, ‘yan bindiga suka mamaye makarantar tare da yin garkuwa da dalibai 121.

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna, ASP Muhammad Jalige ya tabbatar da sakin daliban 10.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!