Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

PDP ta kara wa’adin mayar da fom din neman shugabancin jam’iyyar a matakin jihohi

Published

on

Kwamitin gudanar da ayyukan jam’iyyar PDP ta kasa ya kara wa’adin mayar da takardun takarar shugabancin jam’iyyar a matakin jihohi, zuwa ranar 1 ga watan Oktoba maimakon 23 ga watan Satumba da aka sanya a baya.

Mai magana da yawun jam’iyyar na kasa Kola Ologbondiyan, shi ne ya bayyana haka ta cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi a Abuja.

A cewar shi, jihohin da abin ya shafa sune Adamawa da Borno da Ebonyi da Kebbi sai Kwara da Lagos da kuma Oyo.

Ya kara cewa hukuncin da Kwamitin ya yi, ya dace da kundin tsarin mulkin jam’iyyar da aka gyara a 2017.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!