Connect with us

Labarai

KAROTA, ta kaddamar da kotun tafi da gidanka ga mutanan dake karya dokar Tuki da kuma rashin tsayawa

Published

on

Hukumar lura da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta kaddamar da kotun tafi da gidanka ga mutanan dake karya dokar Tuki da kuma rashin tsayawa Danjar bada hannu.

Shugaban hukumar Faisal Mahmud Kabr ne ya bayyana hakan yayin zagayen da ya gudanar wajen kan dokar da aka kaddamar.

Ya kuma ce sun kama jami’an gwamnati da dama wadan da suka karya dokar tukin a yau inda kuma aka cisu tara.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!