Connect with us

Ƙetare

Kotu ta yanke wa Sheikh Hasina hukuncin kisa bisa bada umarnin murkushe zanga-zangar dalibai

Published

on

Kotun International Crimes Tribunal, wadda ke gudanar da shari’un laifukan yaƙi a Bangladesh, ta yanke wa tsohuwar Firayim Minista, Sheikh Hasina, hukuncin kisa bisa zargin bada umarnin murkushe zanga-zangar dalibai ta 2024 da ta yi sanadin mutuwar mutane da dama.

Alkalin kotun, Golam Mortuza Mozumder, ya ce ana tuhumar ta da laifuka  uku, ciki har da tayar da fitina, bayar da umarnin kisa, da kuma kasa dakatar da aikata ta’addancin da aka tafka.

A cewar alkalin am yanke mata hukunci guda ɗaya wanda shi ne hukuncin kisa

Inda kuma Sanarwar hukuncin ta haifar da farin ciki hadi da tafi daga jama’ar da ke cikin harabar kotun.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!