Connect with us

Kowane Gauta

Ku saurari shirin Kowane Gauta na ranar Litinin 30/9/2019 tare da Khalid Shatima

Published

on

A cikin shirin za ku ji cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alkawarin cigaba da sakar wa bangaren shari’a isassun kudi domin gudanar da ayyukansu yadda ya kamata.

Tsohon dan datakarra shugaban kasa a zaben da ya gabata Atiku Abubakar ya ce, duk da Najeriya ta kwashe shekaru 59 da samun ‘yancin kai, amma har yanzu kwalliya bata biya kudin sabulu ba.

Kadan kenan daga cikin abinda shirin ya kunsa.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2019/10/KHALID-SHETTIMA-KOWANE-GAUTA-30-09-2019.mp3?_=1

Download Now

A yi sauraro lafiya

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!