Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Kungiyar boko haram ta kai hari sansanin sojan kasar nan a Maiduguri

Published

on

Kungiyar Bokon Haram ta kai hari sansanin sojan kasar nan dake birnin Maiduguri, yayin da suka cina wuta a wasu daga daga cikin gidajen ‘yan gudun hijira.

Kamfanin dilancin labaru na AFP ya rawaito cewa, ‘yan kungiyar sun kai harin ne a yankin Ran kilo mita 175 daga arewacin Maiduguri, kuma sun kai harin ne da yammacin jiya Litinin wanda ya tilastawa fararan hula yin gudun hijira.

Haka zalika an sami wani yunkurin da ‘yan kungiyar suka yia a yankin Magumeri kilomita 50 shima daga arewacin birnin na Maiduguri.

A halin da ake ciki a cewar hukumar dake kula da ‘yan gudun hijra ta kasa da kasa ta ce, yankin na Ran na da ‘yan gudun hijira dubu uku da dari biyar.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!