Connect with us

Labarai

Kungiyar lauyoyin ta kasa reshen jihar Kano, ta nuna damuwa kan yadda ake samun karuwar laifukan take hakkin dan Adam

Published

on

Kungiyar lauyoyin ta kasa reshen jihar Kano, ta nuna damuwa kan yadda ake samun karuwar laifukan take hakkin dan Adam tare da yin kira da a kara bin doka da oda a daidai lokacin da kasar nan ke bikin ranar dimokkuradiyya.

Hakan na cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar a nan Kano Usman Umar Fari.

Usman Umar ya jaddada cewa, akwai bukatar hukumomin da abin ya shafa su kara sanya idanu don ganin an kawo karshen karuwar laifukan take hakkin dan Adam a kano dama kasa baki daya.

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!