Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kowane Gauta

Kuskure ne Ganduje ya rushewa ‘yan Haji Camp gidaje – Alhajiji Nagoda

Published

on

Alhajiji Nagoda daga jam’iyyar PDP ya kalubalanci gwamnatin jihar Kano kan batun rushe gidajen mutanan Haji Camp wanda yace hakan da gwamnatin ta Kano ta yi ba karamin kuskure bane.

Alhajiji Nagoda ya bayyana haka ne ta cikin shirin Kowane Gauta na Freedom Radio Kano.

Ya kara da cewa kamata ya yi gwamnatin ta Kano ta nemawa wadannan mutane wani matsugunin amma bata tashesu daga gidajen su da suka jima a ciki ba,

Alhajiji Nagoda yana mai cewa bai dace bayan tashin mutanen a sami wani kuma na nuna cewar abun da gwamnan  ya yi, yana kan turba musamman yadda su kaji wani yana marawa lamarin baya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!