Connect with us

Labarai

Lokaci ya yi da manyan hafsoshin tsaron Najeriya za su fita bakin daga- Bulama Bukarti

Published

on

Lauyan nan mai zaman kansa a Najeriya Barista Audu Bulama Bukarti ya bayyana cewa, lokaci ya yi da ya kamata dukkan hafsoshin tsaron Najeriya su tafi bakin daga domin kawo karshen matsalar tsaro a kasar.

Audu Bulama Bukarti ya bayyana haka ne lokacin da ya ke tattaunawa da DCL Hausa.

 

Ya ce kamata ya yi hafsoshin tsaron su dawo yankunan da ke fama da matsalolin tsaro na din din din har sai sun magance matsalolin ta’addanci,

 

Bukarti ya kuma ce kamata ya yi Tinubu ya fito da dokoki na yiwa matsalolin tsaro garanbawul kamar yadda ya yi wa haraji.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!