Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Lokacin buɗe makaranta bai yi ba – Boss Mustapha

Published

on

Gwamantin tarraya ta gargaɗi gwamnonin jihohi da kada su buɗe makarantun jihohinsu, har sai gwamnatin tarraya ta bada umarnin yin hakan.

Shugaban kwamitin karta-kwana na fadar shugaban ƙasa da ke yaƙi da cutar Corona kuma sakataren gwamnatin tarraya Boss Mustapaha ne ya bayyana hakan, a wani taro da ya gudana kan hanyoyin kaucewa cutar corona.

A cewar sa, ba daidai bane gwamnatocin jihohi su bude makarantu ba tare sahalewar ta ba, sannan su ƙara shiri kan yadda za su kare dalibai tare da malamasu.

Boss Mustapha ya kuma ce, lokacin buɗe makarantu bai yi ba, kuma gwamnatin tarraya tana gargaɗin gwamnonin jihohi da kada su karya dokar da ta bayar ta buɗe makarantu ba tare da sahalewar ta ba.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!