Connect with us

Labarai

Magoya baya da marubuta Labaran wasanni sun bukaci a dauki matakan farfado da Kano Pillars

Published

on

Magoya baya da marubuta Labaran wasanni a nan Kano sun  fara tsokaci tare da kira ga gwamnatin jihar Kano da ta yi abinda ya dace kan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars kafin ta fada zuwa rukuni na biyu.

Hakan dai ya biyo bayan koma bayan da tawagar ke ci gaba da samu a kakar wasanni ta bana da yanzu haka ta kasance kungiya ta Karshe a jadawalin Teburin gasar NPFL, bayan wasanni 12 da maki 5 kacal.

Latsa alamae Play domin sauraren labaran wasanni tare da Aminu Halilu Tudunwada.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2025/11/SPORTS-AN-TASHI-LAFIYA-10-11-2025.mp3?_=1
Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!