Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Magudin zabe : Za’a gurfanar da malaman jami’o’i a kotu kan da tafka magudi

Published

on

Kwamishinan  zabe na jihar Akwa Ibom Mr Mike Igini ya ce hukumar zabe ta tabbatar da zargin da ake yi wa wasu malaman jami’o’I 3 na da hannu dumu-dumu wajen aikata magudin zabe a babban zaben da aka yi a kasar nan.

Mr Mike Igini ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi ga manema labarai a shalkwatar hukumar dake Uyo ya ce sakamakon hakan hukumar ta kore jami’an daga aiki.

A cewar kwamishinan zaben nan bada jimawa ba za’a gurfanar da malaman jami’o’in a kotu.

Sai dai kwamishinan zaben bai Ambato sunayen malaman jami’o’in ba a ya yin da yake jawabin ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!