Connect with us

Labarai

Majalisar dokoki ta tantance mutane 2 da za a naɗa su Kwamishinoni

Published

on

Majalisar dokokin jihar Kano, ta kammala tantance mutane biyu da gwamnan Abba Kabir Yusuf, ya aike mata domin naɗa su muƙaman kwamishinoni.

 

Gwamna Abba Kabir Yusuf, ya aike wa majalisar sunayen Dakta Aliyu Isa Aliyu da kuma da kuma Abdulkarim Rabi’u Maude SAN, domin neman sahalewar ta.

 

A zantawarsa da manema labarai bayan kammala tantance su Barista Abdulkarim Rabi’u Maude SAN, ya ce, yadda da amana ce ta sanya gwamnan aike wa da sunan sa domin ganin an naɗa su muƙamin na Kwamishina.

 

Shi ma da ya ke yin ƙarin haske bayan ya fito daga tantancewar, Dakta Aliyu Isa Aliyu, cewa ya yi, za su yi ƙoƙari wajen ganin sun sauke dukkanin nauyin da aka ɗora musu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!