Connect with us

Labarai

Majalisar dokokin Kano ta bukaci a gina Gadar sama a shatale-talen Wapa zuwa France road

Published

on

Majalisar dokokin jihar Kano ta yi kira ga gwamnati da ta gina Gadar sama a shatale-talen Wapa zuwa Faransa Road ta dangana ga junction na Katsina Road tare da samar da titin karkashin kasa daga Wapa zuwa Kofar mazugal don rage cunkuson da ake fama da shi.

Ɗan majalisa mai wakiltar ƙaramar hukumar Fagge, Hon. Muhammad Tukur ne ya miƙa buƙatar hakan a gaban majalisar a yau Laraba.

Muhammad Tukur ya ce la’akari da yadda manya-manyan kasuwannin Kano ke wannan waje akwai buƙatar samar da hanyoyin da za su sauƙaƙawa al’umma wajen zirga-zirga.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!