Connect with us

Labarai

Majalisar Dokokin Kano ta karɓi rahoton kwamitin haɗin gwiwa na kasafin kuɗi

Published

on

Majalisar Dokokin jihar Kano, ta karɓi rahoton kwamitin haɗin gwiwa na kasafin kuɗi da na kananan hukumomi tare da harkokin masarautu, wanda ya shafi gyaran kasafin kuɗin shekarar 2025 na kananan hukumomi arba’in da huɗu na jihar.

Rahoton, wanda ƴan majalisa Aminu Sa’adu Ungogo Aliyu Muhammad daga Bebeji suka gabatar, ya ƙunshi shawarwari kan yadda za a inganta rabon kuɗaɗe da aiwatar da muhimman ayyuka a matakin kananan hukumomi domin tabbatar da ci gaban al’umma.

Gyaran kasafin zai bai wa gwamnati damar daidaita bukatun kowane yanki bisa ga fifikonsu, tare da tabbatar da gaskiya da adalci wajen amfani da kuɗaɗen jama’a.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!