Connect with us

ilimi

Majalisar Wakilai ta gargadi hukumar WAEC

Published

on

Majalisar Wakilan Najeriya, ta gargadi Hukumar Shirya Jarrabawa ta WAEC kan shirin da ta ke yi na fara yin amfani da kwamfuta daga shekara da ke tafe ta 2026, tana mai cewa hakan na iya janyo yawan faduwar dalibai idan ba a shirya tsaf ba kafin aiwatar da sabon shirin.

Ɗaya daga cikin mambobin majalisar ya bayyana cewa, yawancin makarantu a sassan ƙasar nan basu da kayan aiki da kuma horo da zai bai wa ɗalibai damar yin irin wannan jarrabawa ta kwamfuta cikin sauƙi.

Majalisar ta bukaci WAEC da ma’aikatar ilimi ta ƙasa da su tsara hanyoyin horar da malamai da ɗalibai tun daga yanzu, domin kaucewa matsaloli.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!