Connect with us

Labarai

Mambobin PDP tsagin Wike sun ƙaddamar da kwamitin riko

Published

on

Wani tsagi na jam’iyyar PDP da ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙaddamar da wani kwamitin riko na mambobi goma sha tara a jihar Lagos, matakin da ke ƙara tsananta rikicin shugabanci a cikin jam’iyyar a jihar.

Ɓangaren ya ce an kafa kwamitin ne domin sake tsara harkokin jam’iyyar a jihar, ƙarfafa haɗin kai a tsakanin magoya baya, da kuma shirya jam’iyyar domin tunkarar manyan zaɓuka masu zuwa.

Sai dai wannan mataki ya jawo martani daga wasu ɓangarori a cikin jam’iyyar ta PDP, inda wasu ke ganin cewa ƙaddamar da wani sabon shugabanci ba tare da amincewar jam’iyyar ta ƙasa ba na iya ƙara raba kan jam’iyyar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!