Connect with us

Labarai

Maniyyaciya ‘yar Najeriya ta rasu a Birnin Makkah

Published

on

Rahotanni daga kasar Saudiyya sun tabbatar da rasuwar wata Miniyyaciya ‘yar asalin jihar Palateu mai suna Hajiya Jamila Muhammad.

 

Marigayiya Hajiya Jamila rahotonni suntabbatar da cewa, ta rasu ne sakamakon faman da ta yi da Ciwon Siga a birnin Makkah, kuma tuni aka binne ta  kamar yadda Addinin Musulunci ya tanada.

 

Alhaji Dayyabu Dauda shi ne babban sakataren hukumar kula da jin dadin Alhazai na jihar Plateau, ya tabbatar da rasuwar  marigayiyar ga wakilinmu Abubakar Musa Labaran.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!