Connect with us

Labarai

Masarautar Kano ta bukaci Dakatai da masu Unguwanni su gudanar da ayyukansu bisa Gaskiya da Amana

Published

on

jarman Kano Hakimin Gundumar Mariri ya bukaci Hakimai da masu unguwani da su tsaya tsayin daka wajan ganin sun gudanar da ayyukan su cikin gaskiya da rikon Amana

Ambassador Ahmad Umar ne yayi wannan kira a zantawar sa da manema labarai a dai dai lokacin da yake cika shekara guda da hawansa mulki

Hakimin ya Kuma ce dole Sai Hakiman da masu unguwani sun saka ido akan yara wajan ganin an basu ilimi da tarbiyya da Kuma tabbatar da tsaro ajihar Kano

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!