Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Siyasa

Masu kada kuri’a sun fito don zaben sabon gwamnan jihar Osun zagaye na biyu

Published

on

Masu kada kuri’a sun fito don zaben sabon gwamnan jihar Osun zagaye na biyu a wasu mazabu bakwai da ke yankunan kananan hukumomi hudu da ke jihar.

Rahotanni sun ce duk da ruwan sama kamar da bakin kwarya da ak tabkawa a birnin Osogbo babban birnin jihar amma hakan bai hana dafifin jama’a zuwa rumfunan zaben ba, kuma tun da sanyin safiya aka fara kada kuri’a.

Rahotonni sun nuna cewa an samar da cikakken tsaro a dukkannin kananan hukumomin jihar hudu da ake gudanar da zaben.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!