Connect with us

Kaduna

Matasa sun kashe yan bindiga 6 a Sokoto.

Published

on

Sokoto-map

Matasan karamar hukumar Shagari da ke a jahar Sokoto sun kashe wasu ‘yan bindiga shidda da ake zargin suna cikin wadanda suka addabi yankin.

Shugaban karamar hukumar Alhaji Muhammad Maidawa ya ce da safiyar Alhamis din da ta gabata ne, labari ya zo masa akwai wasu bakin Fulani da aka afkawa a garin na Shagari. Yace amma komai ya lafa sojoji sun kwantar da tarzomar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!