Connect with us

Labarai

Mazauna Dawakin Kudu sun nemi daukin Gwamnatin Kano

Published

on

‎Mazauna Karamar hukumar Dawakin Kudu a Kano, sun bukaci gwamnatin jihar da ta kai musu dauki kan abin da suka kira dauki daidai da wasu bata gari ke yi musu.

A cewar mazauna yankin, wasu bata gari da ba a kai ga gano su ba, su na cin karensu babu babbaka a kan hanyar Mariri zuwa garin Dawakin Kudu inda har ta kai ga suna yin kisa da kuma fashi da makami a kan hanyar.

A zantawar Freedom da wani mazaunin yankin Dakta Muhammad Tahir Abdullahi, ya yi karin haske kan wannan lamari.

Latsa alamar Play da ke kasa domin sauraron muryarsa.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2025/12/DAWAKIN-KUDU.mp3?_=1

Al’ummar wannan yanki dai sun bukaci gwamnatin jihar Kano da ta gaggauta daukar matakir mataki a yankin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!