Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

KannyWood

Mu ƴan fim ba Malamai ba ne, sai dai muna faɗakarwa – Falalu Ɗorayi

Published

on

 Mai bada umarni kuma mashiryin fina-finai a masana’antar Kannywood Falalu Dorayi ya ce su ba malamai ba ne sai dai su na fadakarwa.

Falalu Dorayi ya bayyana haan a zantawar sa da Freedom Radio.

Dorayi ya ce “dukkanin mu daliban neman ilimin addinin musulunci ne, domin kuwa ni ma dalibin Dakta Ahmad ne kuma dalibin marigayi Shiekh Ja’afar Mahmud Adam ne”.

“Harkar fim ce ta hana ni ci gaba da zuwa guraren da ake wa’azi ko kuma makaranta, kuma babban abinda ya ke hada mu rigima da malamai bai wuce a kira da sunan muna wa’azi a fina-finan mu ba” a cewar Falalu.

Ya kuma ce, fim wani yanki ne na aika sako ga al’umma a aikace kuma cikin hikima don haka yan fim ba malamai ba ne.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!