Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Mun janye zanga-zangar da za’a bayan mun cimma matsaya -NLC

Published

on

Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta janye zanga-zangar lumana da ta yi niyyar gudanarwa a Jihar Rivers sakamakon cimma yarjejeniyar da kungiyar ta yi da gwamnatin tarraya.

Wannan na cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar Ayuba Wabba.

A cewar sanarwar, kungiyar ta janye zanga-zangan lumanan ne bayan ta yi nassara akan gwamnatin tarraya kan mafia karaci albashi ga ma’aikatar gwamnatin jihar Rivers.

Ta cikin sanarwar, kungiyar za ta tabbatar da ci gaba da kare hakkin ma’aikata a fadin kasdar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!