Connect with us

Labarai

Mun karbo sama da Naira biliyan 566 cikin shekaru biyu da suka gabata- EFCC

Published

on

Shugaban hukumar yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Kasa, EFCC, Mista Ola Olukoyede, ya bayyana cewa hukumar ta karbo sama da Naira biliyan 566 cikin shekaru biyu da suka gabata.

Mista Olukoyede ya ce, wannan nasarar ta kasance ne sakamakon matakan da hukumar ta dauka wajen aiwatar da dokokin yaki da rashawa, karbo kadarori, da kuma inganta tsarin aiki a cikin gwamnati.

Shugaban hukumar ya kuma yi alkawarin cewa EFCC za ta ci gaba da aiki tukuru wajen dakile ayyukan rashawa da satar dukiyar jama’a a kowane mataki na gwamnati

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!