Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Mun zargi ‘yan siyasa da yin wadaka a shirin daukar aiki na matasa – Kungiya

Published

on

Kungiyar Matasan Kano ta zargi ‘yan siyasa da yin watandar raba wadanda za’a dauka aiki a nan Kano kar kashin shirin daukar aiki na gwamnatin tarayya dubu dubu dari 774 a nan Kano.

Akan haka ne kungiyar ta yi kira ga shugaban kasa Muhammad Buhari da ministan kwadago da su kawo dauki kan wannan batun, wajen dakatar da shirin a nan Kano.

Hakan na kunshe cikin sanarwar hadin gwiwa da shugaban kumgiyar Kwamarred Ibrahim Waziri da sakatariya Aisha Haruna Kabuga suka sanya wa hannu cewa, sun rubuta wasikar koke ga shugaban kasa Muhammadu Buhari don kawo dauki kan wannan wadaka da ake zargin ‘yan siyasar sun yi wa shirin daukar aikin a nan Kano.

 

Sai dai da dai sakataren kwamitin anan Kano Abubakar Muhammad Janaral da muka tuntube shi kan batun ya ce shi a halin yanzu ba ya cikin kwamitin

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!