Connect with us

Labarai

Muna aiwatar da sabbin tsare-tsare a fannin kiwo- Gwamna Uba Sani

Published

on

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani, ya bayyana cewa, gwamnatinsa na aiwatar da tsare-tsare na musamman domin inganta harkar kiwon dabbobi da samar da madara, tare da kawar da gibin ababen more rayuwa da kuma jawo  hankalin masu zuba jari a fannin domin bunkasa tattalin arzikin jihar.

Gwamnan ya ce su zuba jarin Euro miliyan goma domin kafa sabuwar gonar samar da madara a Damau, da ke ƙaramar hukumar Kubau, wadda za ta fara aiki a mataki  farko nan ba da jimawa ba.

A cewar sa, wannan shiri zai taimaka wajen bunkasa samar da madara cikin gida, tare da ƙarfafa manoman dabbobi da masu kiwo, da nufin rage dogaro da kayayyakin da ake shigo da su daga ƙasashen waje.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!