Connect with us

Labarai

Muna fatan kawo karshen yakin Ukraine da Rasha – Mazauna birnin Kyiv

Published

on

Mazauna birnin Kyiv na ƙasar Ukraine sun bayyana fatan cewa babban taron da ake shirin gudanarwa tsakanin Shugaba Volodymyr Zelenskiy da Shugaban Amurka zai haifar da gagarumin ci gaba, yayin da yaƙin da suke yi da ƙasar Rasha ke ci gaba da tsananta.

Mutanen sun ce sun sha ganin alkawura da taruka makamantan haka a baya, amma ba sa ganin wani sauyi a fili. Sun bayyana cewa yaƙin ya jefa rayuwarsu cikin matsanancin hali, inda hare-hare da rashin tsaro ke ci gaba da addabar su.

Wasu daga cikinsu na fatan taron zai haifar da sabbin matakan diflomasiyya ko ƙarin tallafi daga Amurka, sai dai da dama sun ce sun gaji da jira, suna mai jaddada cewa abin da suke buƙata shi ne ganin ƙarshen yaƙin a aikace, ba wai maganganu kaɗai ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!