Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kowane Gauta

Na amince ayi sulhu tsakanina da Kwankwaso – Ambasada Aminu Wali

Published

on

Guda daga cikin jagororin jam’iyyar PDP a jihar Kano Ambasada Aminu Wali ya ce, ya amince ayi sulhu tsakaninsa da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso jagoran darikar kwankwasiyya amma bisa sharadi.

Ambasada Aminu Wali yace daga cikin sharadin shine dole ne abi doran tsarin mulkin jam’iyyar PDP wanda jama’ar da aka samu abasu damar zabar wadanda suke so amma ba shugaban jam’iyya ko wani ya yi musu kutse ba wajen dagewa kan  wanda zasu zaba.

Aminu Wali ya bayyana hakan ne a cikin shirin kowanne Gauta na tashar Freedom Radiyo dake nan ta cikin shirin Kowanne Gauta.

Aminu Wali yace matukar jama’a suna sanka kuma sun zabeka ko ba kada ko sisi dole ayi da kai domin hakan shine Demokradiyya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!