Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kowane Gauta

Akwai mutanan kirki a cikin  PDP tsagin ‘yan kwankwasiyya – Musa Iliyasu Kwankwaso

Published

on

Musa Iliyasu Kwankwaso daga jam’iyyar APC ya ce dalilin da yasa suke rigima da ‘yan kwankwasiyya musamman jagoranta Dr. Rabiu Musa Kwankwaso bai wuce idan suma suka sami dama sai sun dagula lamura.

Musa Iliyasu kwankwaso ya bayyana haka ne ta cikin shirin Kowane Gauta na gidan Radio Freedom.

Ya kara da cewa burin su shine duk wani makiyin jihar Kano ba zasu bashi dama ba, domin kada ya dandanawa al’ummar jihar Kano azaba ba.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!