Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Nan gaba kadan wutar lantarki zata wadata a fadin Najeriya – Minista

Published

on

Ministan samar da Wutar lantariki, Sale Mamman yace nan bada jimawa ba wutar zata wadata ga al’ummar Najeriya baki daya.

Sale Mammam ya bayyana hakan ne lokacin da yake zantawa da manema labarai a garin jalingo, a wani bangare na taya al’ummar Musulmi murnar shagulgulan bikin Sallah babba.

A cewarsa su yan Najeriya ne adon haka ya kamata al’ummar su basu hadin kai domin ganin sun samar musu da abubuwan more rayuwa afadin kasar nan.

Sale Mamman yayi kira ga matasa dasu ringumi sana’o’in hannu domin dogaro dakai, ba wai sai sun jira Gwamnati ta samar musu da ayyukan yi ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!