Connect with us

Labarai

NEMA da IOM sun karɓi yan Najeriya 145 da aka dawo daga Libya

Published

on

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Najeriya NEMA tare da haɗin gwiwar Ofishin Kula da Shige da Fice na Ƙasa da Ƙasa IOM sun karɓi ‘yan  Kasar nan  145 da suka dawo daga birnin Benghazi na kasar Libya, a filin jirgin saman Murtala Muhammed da ke Ikeja.

 

Wannan yana kunshe ne a cikin wata sanarwa da Shugaban Ofishin  Kula Ayyuka hukumar  na jihar  Legas Mohammed Olatunde, ya sanya wa hannu,  aka rabawa manema labarai.

 

Cikin mutanan da aka dawo dasu sun hadar da manya 122 wanda suka kunshi maza 46 da kuma mata 76 yayin da yara suka kasance su 29 maza 13 mata 16.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!