Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

NNPC:akwai yiwuwar kara fadada aikin samar da bututun mai na Ajaokuta

Published

on

Kamfanin mai na kasa NNPC zai duba yuwar kara fadada aikin samar da bututun mai da ake yi daga Ajaokuta zuwa Kaduna ya dangana zuwa nan jihar Kano.

Babban manajan daraktan kamfanin na NNPC Dr, Maikanti Baru ne ya bayyana hakan a yayin da yake karabar lambar girmamawa da wata kungiyar ta bashi.

Mai Kanti Baru ya ce Kamfanin ya duba yuwar sake fadafa aikin na samar da bututun isakar gas wanda zai dangana zuwa wasu kasashen Afirika. Ya kara da cewsr gwamnatin tarraya na aiki wajen fadada aikin samar da bututun isakar gas zuwa kasar Marocco

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!