Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

NYSC: Ta hana dalibai zuwa aikin hidimar kasa a makarantu 8

Published

on

Hukumar kula da matasa ‘yan hidimar kasa ta fitar da sunayen wasu makarantu guda 8 daga kasashen waje guda uku da ba ta amince su yi aikin hidimar kasa ba.

Kasashen sun hada da Jamhuriyar Benin da Nijar da kuma Cameroon.

Wata sanarwa da hukumar ta fitar ta umarci jami’anta na Jihohin kasar nan da kuma birnin tarayya Abuja da su yi aiki da ita a lokacin da suke tantance matasa ‘yan hidimar kasa na bana.

Makarantun sun hada Al-Nahda International University da ke Jamhuriyar Nijar, da International University Bamenda ta kasar Cameroon, sai kuma guda 6 daga Jamhuriyar Benin da suka hada da Ecole Superieur Sainte Felicite.

Da Ecole Superieur D Adminstartion et DEconomie, da Ecole Superieur DEnseignement Professionelle Le Berger, da Ecole Superieur St. Louis D. Afrique.

Sai Institute Superieur de Comm. Dord Et de Management, da kuma Institut Superieur de Formation Professionelle.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!