

Gamayyar kungiyoyin yan kasuwa da masu kananan da matsakaitan masana’antu da ke nan Kano, sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da kuma majalisar dattawa da...
Majalisar dokokin Kano ta buƙaci gwamnatin jihar da ta ɗaga likkafar Asibitin sakatariyar NYSC da ke garin Takai zuwa babban Asibiti. Ɗan majalisar mai wakilar Takai...
Magoya baya da marubuta Labaran wasanni a nan Kano sun fara tsokaci tare da kira ga gwamnatin jihar Kano da ta yi abinda ya dace kan...
Al’amura sun fara komawa dai-dai a kasuwar sayar da kayan masarufi ta Singa da ke Kano, bayan tashin wata gobara da misalin ƙarfe 4:00 na Asuba,...
Jami’ai a Rasha sun ce hare-haren da Ukraine ta kai kan cibiyoyin makamashi da jirage marasa matuƙa sun jefa mazauna yankunan da ke kan iyakar ƙasashen...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya taya murna ga gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo bisa samun nasarar sake lashe zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar ranar Asabar,...
Shugaban hukumar alhazai ta Najeriya Farfesa Abdullahi Saleh Usman ne ya sanya hannu a madadin Najeriya, yayin da mataimakin ministan Hajji na Saudiyya Abdulfatah Mashat ya...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu, ya gana da Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III, a Fadar Shugaban Ƙasar da ke babban bornin tarayya Abuja. Ganawar na zuwa...
Gwamnatin tarayya ta amince da dakatar da kafa sabbin jami’o’i, kwalejojin kimiyya da na ilimi na tarayya na tsawon shekaru bakwai Ministan Ilimi kasar nan, Dakta...
Shugaban Kamaru Paul Biya ya yi alƙawarin dawo da doka a ƙasar bayan tashin hankalin da aka samu bayan zabe. Bayyana Mista Biya a matsayin wanda...